Gagarumin Taron wayar da kan matasa da wasu masu kishin jahar Zamfara. Sunka shirya, domin yin wani shiri irinsa na farko, Akan hanyoyin KASUWANCI TA HANYAR YANAR GIZO!
ZA A YI WADANNAN TARON KAMAR HAKA;
RANA; Assabar 29-4-2017
LOKACI: 8:00 NA SAFE.
WURI: SAKATERIYAR JB BALA YAKUBU.
A yayin yin wannan workshop din na yini. Daya. Za a wayar da kan matasa Akan hanyoyin da za su nemi na Kansu ta hanyar KASUWANCI a kafofin sada zumunci.
Haka za a koyar da mutane yadda ake; gyaran hotona, da biyoyi dss.
Haka za koyawa matasa wasu muhimman ababe da sunka shafi kwamfuta. Da hanyoyin tu’ammali da kwamfutar cikin sauki. Da dai sauran Abubuwa matara kama da haka.
Kai dai ka KASANCE da mu a lokacin da za a yi wannan Gagarumin taron bita.
Note: kyauta ne, za a yi wannan bitar. Amma in kare Mai so zai karbi takardar shedar halartar wannan taron bitar (Certificate of attendance) Akan naira Dari biyu da hamsin (250) kacal! Amma fa ga Mai so kurrum.
Domin Karin bayani zaka iya tuntunbarmu
A wadannan numbers
Kamal Dansadau: 08034208823
Activist Muhammad Lawal Gusau: 08065983688
Nasiru Umar: 07059592007
Rufai UB Gusau: 08106580400
Ko ni Abdulmalik Saidu Mai Biredi Tashar Bagu Gusau. 08069807496
Allah ya sa mu karu da Abunda za mu koya.
Zaka iya rajista a wannan form din.
The post TARON BITA NA YINI DAYA A JAHAR ZAMFARA appeared first on MUJALLARMU.