Gwamnatin Jihar Legas na shirin samar da ayyuka ga kusan Miliyoyin Jama’a. LSETF ta bayyana shirin samawa Jama’a har 900,000 sana’a a fadin Jihar daga yanzu zuwa shekarar 2019. Shugaban LSETF Akintunde Ambode ya bayyana hakan kwanan nan kamar yadda
NAIJ.com ta samu labari. Hakanan kuma za a koyawa Jama’a da dama sana’a tare da ba da hoto na ayyuka lokaci bayan lokaci.
Gwamnatin dai ta hada kai da Hukumar NEPC mai bada kwarin gwiwa wajen harkar fita da kaya wajen kasar da kuma sauran Hukomi irin sy NAFDAC da Kwastam ta kasa. Ana dai fama da rashin aikin yi a kasar nan.
The post fata me kyau GWAMNATI ZATA SAMAR DA AYYUKA 900,000 appeared first on MUJALLARMU.