Babban Magatakardan Kungiyar Izala ta kasa Sheikh Muhammadu Kabiru Gombe ya ja hankalin Al’ummar kasa kan Godewa Allah a Kowanne irin yanayi. Shehin malamin da yake gabatar da jawabi a wani taron wa’azin Musulunci a Victoria Island dake birnin Legas a ranar talata, ya bayyana muhimmancin godiya ga Allah Madaukakin Sarki a duk halin da […]
The post Wallahi Tallahi Mulkin Buhari Ni’ima Ne Ga Al-umman Nijeriya. Ka Samu Kudi Ko Baka Samu Ba Ka Godewa Allah, Inji SHEKH KABIRU GOMBE appeared first on MUJALLARMU.