Ka Gaggauta Janye Maganar Kama Matasan Arewa-Inji Kungiyar Dattawan Arewa Zuwa Ga El’rufa’i Kungiyar dattawan Arewa dake wato NEF ta gargadi malam Nasir El’rufa’i daya gaggauta janye kudurin sa na kama Matasan Arewa. Kungiyar dai tayi watsi da wannan kudiri na gamayyar kungiyoyi Matasan Arewa. Mai magana da yawun NEF farfesa Ango Abdullahi yace gwamnan […]
The post LABARI DA DUMI DUMI: DATTAWAN AREWA SUN GARGADI GWAMNAN JIHAR KADUNA ELRUFA’I AKAN KAMA MATASAN appeared first on MUJALLARMU.