Da Sana’ar Saida Kosai Na Tara Kudi Naira 150’000 A Wata Daya-Inji Wata Bazawara Fatima Marubuci:Haruna Sp Dansadau Wata mata Bazawara maisuna Fatima Abdullahi dake saida kosai a unguwar Rigasa a jihar Kaduna mai kimanin shekaru 50 da haihuwa,ta bayyana yadda tasamu nasara acikin sana’arta ta hannu data keyi bayan mutuwar tsohon mijinta. Kamar yadda […]
The post DA SANA’AR SAIDA KOSAI NA AJIYE NAIRA DUBU 150’000 ACIKIN WATA DAYA-Inji Wata Bazawara Fatima appeared first on MUJALLARMU.