Quantcast
Channel: MUJALLARMU
Viewing all articles
Browse latest Browse all 3050

ZA A KAFA KOTU KAN YAN BOKO HARAM

$
0
0

160207162404_buhari_and_biya_512x288_statehouse_nocreditGwamnatocin Nigeria da Kamaru sun ce akwaibuƙatar kafa wata kotu ta musamman da za a gurfanar da dubban mutanen da aka kama a ƙasashen biyu bisa tuhumar zama ‘yan ƙungiyarBoko Haram.

Wannan dai na ƙunshe a cikin sanarwar bayan taron da aka fitar a ƙarshen ziyarar da shugaba Paul Biya ya kawo Najeriya.

Kungiyar Boko Haram na matsa kai hare-hare a kasashen biyu. Najeriya da Kamaru sun kuma sanya hannu kan yarjeniyoyi daban-daban da suka shafi tattalin arziƙi da zamantakewa.

The post ZA A KAFA KOTU KAN YAN BOKO HARAM appeared first on MUJALLARMU.


Viewing all articles
Browse latest Browse all 3050


<script src="https://jsc.adskeeper.com/r/s/rssing.com.1596347.js" async> </script>