Quantcast
Channel: MUJALLARMU
Viewing all articles
Browse latest Browse all 3050

LABARI CIKIN HOTUNA: DUBI YADDA DANGOTE YA INGANTA RAYUWAR ‘YAN GUDUN HIJIRA DA KAYAN ABINCI

$
0
0

Ramadan: Dangote Ya Yi Wa ‘Yan Gudun Hijira Tara Ta Arziki (Hotuna).

Marubuci:Haruna Sp Dansadau

Ramadan: Dangote Ya Yi Wa ‘Yan Gudun Hijira Tara Ta Arziki (Hotuna)
 Gidauniyar Dangote, mallakar hamshakin mai kudin nan, Alhaji Aliko Dangote ta kaddamar da fara raba kayayyakin abincin tallafi na Ramadan ga ‘yan gudun hijira a Borno.

Mutane dubu 371 ne ake tsammin za su ci moriyar raba abincin a cikin kwanaki 40 masu zuwa.

Da yake bude taron, gwamnan jahar Borno, Kashim Shettima ya yaba a yunkurin Dangote, inda ya ce tallafin da gidauniyar sa ke bayar wa na matukar tallafawa mutanen jahr Borno a cikin halin da suka tsinci kan su.

Kayan abincin wadanda aka isar a cikin tireloli dai sun kunshi abubuwa guda 10 kamar haka:  Shinkafa, alkama, Semolina, Maggi, Wake, Indomie, gishiri, Sikari, Taliya, da tumatir.

Ga wasu daga cikin hotunan taron:

The post LABARI CIKIN HOTUNA: DUBI YADDA DANGOTE YA INGANTA RAYUWAR ‘YAN GUDUN HIJIRA DA KAYAN ABINCI appeared first on MUJALLARMU.


Viewing all articles
Browse latest Browse all 3050