Quantcast
Channel: MUJALLARMU
Viewing all articles
Browse latest Browse all 3050

ALLAH KA JIKAN ‘YAR ADUA.

$
0
0

Yau Alhmis 5/May/2016 Marigayi Tsohon Shugaban Nigeria, Adalin Jagora Umaru Musa ‘Yar Adua Yake Cika Shekaru 6 da komawa ga mahaliccinsa.yaradua

  ‘Yar Adua Shugabane Wanda Yayi Namijin Kokari Wajen Cigaban Nigeria a dan kankanen lokacin da Yake akan Mulki, Wanda ya kirkiro 7 point Ajanda, Wanda Aka samu akasin cutar Ajali taci karfinsa. Amma a cikin wannan lokacin da Allah ya Ara masa ya kawo wasu abubuwa domin cigaban Nigeria.13166042_702966309806033_3806308796593635008_n

Muna fatan Allah ya jikansa ya rahma masa, yasa Aljanna yazama makoma ta karshe a garesa, da sauran musulmai baki daya.

Musa Umar Kazaure
5/May/2016

The post ALLAH KA JIKAN ‘YAR ADUA. appeared first on MUJALLARMU.


Viewing all articles
Browse latest Browse all 3050


<script src="https://jsc.adskeeper.com/r/s/rssing.com.1596347.js" async> </script>