Dalilin da ya sa El-Zakzaky ke a tsare har yanzu – Lai Mohammed.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau

The post KARANTA KAJI: GWAMNATIN TARAYYA NA KOKARIN GINA WA EL-ZAKZAKY SABON GIDA-(Lai Muhammad appeared first on MUJALLARMU.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau
The post KARANTA KAJI: GWAMNATIN TARAYYA NA KOKARIN GINA WA EL-ZAKZAKY SABON GIDA-(Lai Muhammad appeared first on MUJALLARMU.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau
The post BAYAN SABON AURE AN NADA AHMAD MUSA SARAUTA appeared first on MUJALLARMU.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau
Kungiyar Kwankwasiyya tayi rabon kayan masarufi domin tallafa ma yayanta – Cikin abubuwan da aka rarraba har da shinkafa Kungiyar siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, kuma sanata mai wakiltar al’ummar Kano ta tsakiya, Sanata Rabiu Musa
The post WATAN RAMADANA: KUNGIYAR KWANKWASIYYA AMANA TA RABA BUHUNAN SHINKAFA GA ‘YAN UWA MUSULMAI appeared first on MUJALLARMU.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau
Jarumi Kuma Mawaki Sani Danja yace akwai rashin wayewa acikin industiri. Yayi wannan bayani ne acikin hirar da akayi da shi acikin Mujalla Fim ta wannan watan. Acewar Sani Danja: “Tabbas, akwai karanchi dama rashin wayewa acikin industiri, domin yawan hawa motoci da yawan saka sababbin kaya masu karin guga bashi ne yake nuna akwai wayayyu a industiri ba.
The post DANDALIN KANNYWOOD: KARANTA KAJI ABINDA SANI DANJA YACE GAME DA RASHIN WAYEWAR ‘YAN FIM appeared first on MUJALLARMU.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau
The post KARANTA KAJI: INYAMURAI MASU FAFUTIKAR BIAFRA SUN MAKA BURATAI KOTU A KASAR AMURKA appeared first on MUJALLARMU.
Hukumar kula da jin dadin Alhazai ta jihar Filato ta ce cikin maniyyata 4oo daga cikin 600 da suka farayin adashen aikin haji na bana daga jihar sun kasa biyan kudaden su.
A yanzu haka hukumar ta ce mutane 200 ne kawai suka iya kamala biyan kudadensu.
Wani babban jami’in hukumar Wada Haruna, ya ce har yanzu gwamnatin jihar bata tsayar da ranar da zata rufe karban kudaden maniyyan da basu karasa biya ba.
Ya ce gwamnati ta ba jihar kujeru 1200 ne a hajin bana sannan Fulani makiyaya ne suka fi yawa cikin maniyyatar jihar.
The post HAJJIN BANA: MANIYYATAN FILATO 400 SUN KASA BIYAN KUDADEN SU appeared first on MUJALLARMU.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau
The post WASANNI: KARANTA KAJI SUNAYEN JIGA JIGAN ‘YAN WASAN REAL MADRID 6 DAKE SHIRIN CANZA SHEKA appeared first on MUJALLARMU.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau
The post KUNJI: ZA BIYA KUSAN NAIRA MILIYAN 2 GA MUTUMIN DA YARDA AKA SAKA MASA CUTAR TARIN FUKA DA GANGAN SABODA GWAJIN KIMAYYA-(Karanta) appeared first on MUJALLARMU.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau
The post MUN GAJI DA GAFARA SA: A FITO FILI A FADA MUNA GASKIYA SHIN SHUGABA BUHARI YA MUTU NE KO YANA RAYE?-Inji Fani Kayode appeared first on MUJALLARMU.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau
The post KWANAKI 10 KAFIN SALLAH SANATOCI SUN JE HUTUN SALLAH appeared first on MUJALLARMU.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau
The post SHUGABA BUHARI NA NAN DA RAI BAI MUTU BA,KULLUM ANA MAGANA DASHI-Inji Lai Muhammad appeared first on MUJALLARMU.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau
The post WASANNI: RONALDO NA SHIRIN BARIN REAL MADRID KUMA YA BAYYANA INDA ZAI KOMA appeared first on MUJALLARMU.
Bayan kammala tattaunawar, Sarki Muhammadu Sanusi II ya ki bayyanawa manema labarai dalilinsa na zuwa ganin Osinbajo da kuma abubuwan da suka tattauna, sai dai Kamfanin dillancin labarai ta Nijeriya NAN ta samo wannan dalilin ziyarar ta Sarki Sanusi daga majiya mai tushe.
NAN ta bayyana cewa Sarki Sanusi ya yi kafa da kafa ne don ya jaddada godiyarsa ga Farfesa Osinbajo bisa saka baki da ya yi wajen tsayar da binciken masarautar Kano da majalisar dokokin jihar ta fara kan zargin masarautar da Sarki da wasu laifuka har guda 8, wanda daga ciki har da yin “wa kaci ka tashi da dukiyar masarauta”
In baku manta ba dai majalisar ta Kano ta dakatar da binciken nata ne sakamakon wata takarda da gwamna Abdullahi Umar Ganduje na Kano ya rubuta wa zauren majalisar yana mai hakurkurtar da ‘yan majalisar
Takardar da kakakin majalisar ta Kano, Rayit Honarabul Kabiru Rurum ya karanta a zauren majalisar ta bukaci da majalisar ta Kano da ta dakatar da binciken Sarki da masarauta musamman saboda wasu manyan kasar nan da suka bukaci da a yi hakan
Gwamna Ganduje ya bayyana wa majalisar sunayen wadanda suka nemi gwamnan da ya sanya baki wajen dakatar da binciken wanda cikinsu akwai: Mukaddashin Shugaban Kasa Farfesa Yemi Osinbajo, Shugabannin jam’iyyar APC, Tsofaffin shugabannin Nijeriya, Janar Ibrahim Babangida da Abdussalamu Abubakar, Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar, manyan ‘yan kasuwa Aliko Dangote da Aminu Dantata
NAN gathered that the Emir’s visit to the Presidential Villa might also be part of the ongoing consultations by the acting president with stakeholders which began with foremost Leaders of thought from the Northern and South East States of the federation.
NAN ta bayyana cewa ziyar ta Sarki Sanusi har ila yau na da alaka da batun tattaunawa da masu ruwa da tsaki na yankunan Arewa da na Kudu maso gabashin Nijeriya
The post KARANTA KAJI: DALILIN DAYASA SARKIN KANO SANUSI II YA KAIWA YEMI OSINBAJO ZIYAR A FADAR SHUGABAN KASA appeared first on MUJALLARMU.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau
The post KURA KURAN SHUGABA BUHARI NE SUKA TSAYAR DA DUKIYAR KASA CAK-Inji Reno Omokri appeared first on MUJALLARMU.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau
The post TIRKASHI: DADIN ZAMA DA ‘YAN BOKO HARAM YASA WATA BUDURWA DA AKA CETO TA KOMAWA TSOHON MIJINTA DAN BOKO HARAM appeared first on MUJALLARMU.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau
The post MIJI YA NEMI KOTU TA RABA AUREN SA DA MATAR SA SABODA TA JIBGAN SA KODA YAUSHE appeared first on MUJALLARMU.
1. Sunnah ce wacce ake son aikatawa: Mata Musulmi su fito Masallatai su yi Qiyaamu Ramadan a goman karshe cikin jam’i.
Imam Ibnu Khuzaimah wanda yau da mutuwarsa shekaru dubu daya da dari daya da ishrin da bakwai (1,127) ya ce cikin sahihinsa mai suna Mukhtasarul Mukhtasar 3/339: ((باب استحباب صلاة النساء جماعة مع الامام في قيام رمضان مع الدليل على ان قيام رمضان في جماعة أفضل من صلاة المرء منفردا في رمضان)).
Ma’an((Babin mustahabbancin sallar mata a cikin jam’i tare da Liman a cikin Qiyaamu Ramadan, da kuma hujjar cewa yin Qiyaamu Ramdan a cikin jam’i shi ne ya fi a kan mutum ya yi salla shi kadansa cikin Ramadan)).
Sheikh Hamzah Bin Faayee ya ce cikin littafinsa Talaa’i’us Sulwaan shafi na 138 ((فالخلاصة ان خروجهن للتراويح مسنون ومحمود )). Ma’ana: ((A takaice dai lalle fitowarsu saboda yin sallar Taraawiihi sunna ce kuma abin godewa)).
2. Hujjar mustahabbancin fitowar Mata Masallatai domin sallatar Qiyaamu Ramadan cikin jam’i a goman karshe shi ne: Hadithin Sahabi Abu Zarr Hadithi na 1377 cikin Abu Dawud, na 806 cikin Tirmizii, na 1364 cikin Nasaa’ii, na 1327 cikin Ibnu Majah, na 21,447 cikin Musnadu Ahmad, na 2206 cikin Sahihu Ibnu khuzaimah, na 4042 Musnadu Bazzar, na 7706 cikin Musannafu Abdirrazzaq cewa shi Abu Zarr ya ce:-
((صمنا مع رسول الله صلى الله عليه وسلم رمضان فلم يقم بنا شيءا من الشهر حتى بقي سبع فقام بنا حتى ذهب ثلث الليل فلما كانت السادسة لم يقم بنا، فلما كانت الخامسة قام بنا حتى ذهب شطر الليل، فقلت يا رسول الله! لو نفلتنا قيام هذه الليلة؟ قال: فقال: ان الرجل اذا صلى مع الامام حتى ينصرف حسب له قيام ليلة. قال: فلما كانت الرابعة لم يقم، فلما كانت الثالثة جمع أهله ونساءه والناس فقام بنا حتى خشينا ان يفوتنا الفلاح)).
Ma’ana: ((Mun yi azumin Ramadan tare da Manzon Allah mai tsira da amincin Allah bai mana limancin kome ba a sallar qiyaamul laili cikin watan sai da ya rage kwana bakwai watan ya kare sai ya yi mana limancin qiyaamul laili saida kashi daya cikin na dare ya tafi, a dare na shida da ya rage bai yi mana limancin qiyaamul laili ba, a dare na biyar da ya rage sai ya yi mana limancin qiyaamul laili har saida rabin dare ya tafi, to sa na ce: Ya Manzon Allah! Me ya sa ba ka yi mana qiyaamul lili na dukkan daren ba? Sai ya ce: Hakika idan mutum ya yi salla tare da liman har dai limamin ya gama sallar to kuwa za a ba shi ladan wanda ya sallaci dukkan daren ne. Ya ce: a dare ba hudu da ya rage bai yi mana limancin qiyaamul laili ba, a dare na uku da ya rage sai ya taro iyalansa, da matansa na aure, da kuma mutane ya yi mana limancin qiyaamul laili har saida muka ji tsoron kada yin sahur ya kubuce mana)). Wannan Hadithi Albaanii da sauransu sun inganta shi.
– Ya zo cikin riwayar Tirmizii ((Ya kira iyalansa, da matansa na aure ya yi mana limancin qiyaamul laili)).
– Ya zo cikin riwayar Nasaa’ii ((Sai ya aika zuwa iyalansa, da matansa na aure, ya tara mutane ya yi mana limancin qiyaamul laili)).
– Ya zo cikin riwayar Bazzar ((Sai ya aika zuwa ga iyalansa, da matansa na aure suka hadu sannan ya yi mana limancin qiyaamul laili)).
– Ya zo cikin riwayar Abdirrazzaq ((Ya aika zuwa ga iyalansa mutane kuma suka taru sannan ya yi kana limancin qiyaamul laili)).
3. Ke nan tunda cikin sashin wadannan goman karshen Annabi mai tsira da amincin Allah ya tara iyalansa da matansa na aure da kuma sauran jama’a a cikin masallacinsa ya yi musu limancin qiyaamul laili, wannan yana tabbatar mana da cewa lalle maza da mata su taho masallaci a darairan goman karshe domin yin qiyaamu Ramadan cikin jima’i shi ne ya fi falala,shi ne abin so; saboda shi ne Annabi Mai tsira da amincin Allah ya zaba wa al’ummarsa; shi kuwa Annabi mai tsira da amincin Allah ba ya zaba wa al’ummarsa wani abu sai in abin shi ne ya fi falala a gurin Allah Madaukakin Sarki.
Ibnu Qudaamah ya ce cikin Al-Mugni 7/334 :-
((ولا يشتغل النبي صلى الله عليه وسلم وأصحابه الا بالافضل)).
Ma’ana: ((Annabi mai tsira da amincin Allah da sahabban shi ba sa shgalta sai da abin da shi ne ya if falala)).
Shaikhul Islam Ibnu Taimiyah ya ce cikin majmuu’ul Faawaa 26/54:-
((والنبي صلى الله عليه وسلم لا ينقلهم من الفاضل الى المفضول بل إنما يأمرهم بما هو أفضل لهم)).
Ma’ana: ((Annabi mai tsira da amincin Allah ba zai cirar da su daga abu mai daraja ba zuwa ga abin da aka fi shi daraja, a’a ya kan umurce su ne da abin da shi ne mafi falala gare su)).
4. Idan wani ya kalubalanci wannan magana tamu ya ce: ai Annabi mai tsira da amincin Allah ya ce ((Mafificiyar salla ita ce sallar mutum a cikin dakin shi matukar dai ba sallar farilla ba)). Sai mu ce da shi wannan Hadithi an toge shi da hadithin Abu Zarr da muka ambata a sama, kamar yadda aka toge shi aka khassase shi da Hadithan sallar Idi, da rokon ruwa, da kusuufin Rana. Watau sai a ce: sallar nafila a gida ita ta fi falala amma banda nafilfilin qiyaamu Ramadan a daren goman karshe, banda nafilfilin sallar Idi, da rokon ruwa, da khusufin Rana….
5. Idan kuma wani ya kalubalance mu cikin abin nan da muka fada ya ce: ai Annabi mai tsira da amincin Allah ya ce: ((Kada ku hana mata zuwa masallatai, amma kuma dakunansu su ne suka fi alheri a gare su)). Sai mu ce da shi wannan Hadithi an toge shi watau an khassase shi da hadithin Abu Zarr da muka ambata a sama kamar yadda aka khassase shi da hadithin umurtan mata da su fita zuwa masallacin Idi: masu tsarkinsu da mara tsarkinsu. Watau sai a ce: Mata su yi sallolinsu cikin dakunansu shi ne ya fi falala a gurin Allah matukar dai sallolin nan ba na Idi ba ne, matukar dai sallolin nan ba na qiyaamu Ramadan ba ne a dararen goman karshe.
Allah Ya taimakemu. Ya nuna mana gaskiya gaskiya ce Ya ba mu ikon bin ta, Ya nuna mana karya karya ce Ya ba mu ikon guje mata. Ameen.
Sheikh Dakta Ibrahim Jalo Jalingo
The post HUKUNCIN BARIN MATA ZUWA MASALLACI A GOMAN KARSHE NA RAMADAN DOMIN GABATAR SALLAR TAHAJJUD appeared first on MUJALLARMU.
Gwamnan jahar Ekiti Ayodele Fayose a jiya Juma’a ya bayyana aniyar sa na zama shugaban kasar Nijeriya idan Buhari ya sauka a 2019.
A cewar sa “Na saba kwace mulki daga hannun mutane. Wannan da ke hannun Buhari ma zan karba. Daga nan Villa zan shiga. Ni ne shugaban kasar Nijeriya na gaba”
Ya ci gaba da cewa “Ina son na zama shugaban kasar Nijeriya. Nawa canjin ba zai kasance irin wannan da aka kasa ganin komai a kasa ba. Za mu wakilci jama’a ne mu kuma fada masu gaskiya.
Fayose dai ya na magana ne bayan wata ganawa da gwamnonin jam’iyyar PDP suka yi a Jahar Ekiti
The post TOH FA: NI ZAN ZAMA SHUGABAN KASA BAYAN SHUGABA BUHARI-INJI FAYOSE appeared first on MUJALLARMU.
Marubici:Haruna Sp Dansadau
Rundunar Yan sandan Nijeriya ta fatattaki wani insifeto dan sanda daga aiki mai suna Joseph Etuk sakamakon yiwa yarinya ‘yar shekaru 15 Fyade a jihar Akwa Ibom. Ofisan yada labarai na rundunar ‘yan sandan jihar Akwa Ibom, Mr Chukwu Ikechukwu ya bayyana cewa Etuk na aiki a ofishin ‘yan sandan dake Mkat Enin a jihar Akwa Ibom kuma ya samu labarin an fatattake shi daga aiki tun a watan Afrilu bayan ya aikata fyade ga wata yar sakandare Mary Udo da nuna mata bindiga a yayin da take dawowa da Coci a unguwar Mkat Enin.
The post ABIN KUNYA: AN KORI WANI INSIFETON ‘YAN SANDA DAGA AIKI SAKAMAKON YIWA WATA YARINYA ‘YAR SHEKARA 15 FYADE appeared first on MUJALLARMU.
Marubuci:Haruna Sp Dansadau
The post KARANTA KAJI: DAGATACCEN DAN MAJALISA JIBRIN ABDULMUMINI YASA GSAR NAIRA MILIYAN 2 AKAN ZANEN HOTUN SHUGABA BUHARI DA IYALAN SA appeared first on MUJALLARMU.