Quantcast
Channel: MUJALLARMU
Browsing all 3050 articles
Browse latest View live

Image may be NSFW.
Clik here to view.

BAN TABA MAKAMANCEWAR RASHIN LAFIYAR DA NAYI A WANNAN LOKACI BA-SHUGABA BUHARI

Ban taba irin wannan mummunar rashin lafiyar ba – Buhari – Shugaba Buhari a jiya da safe bayan dawowar sa daga kasar Ingila domin jinya ya shaidawa mutanen dake kusa da shi cewar bai taba yin irin...

View Article


INEC TA SANAR DA RANAR DA ZA AYI ZABAN 2019

Hukumar Zaben Najeriya INEC, ta sanya ranar 6 ga watan Maris na shekarar 2019 a matsayin ranar gudanar da zaben shugaban kasa da na ‘Yan Majalisun Tarayya. Sanarwar da hukumar ta fitar ta nuna cewar...

View Article


YAN DA AKE GANE MACE TAGARI A WAJAN MUJIN TA

wato mace tagari akan iya ganeta ta hanyoyi kamar haka……………………………………? zaku ganta da biyayya wajan mijin ta bata sabawa daga abun da ya umurce ta dashi zaku ganta da son karanta qur’ani sannan da gujewa...

View Article

ADU’AR ABU BIYU AYODELE PETER FAYOSE AKAN BUHARI

Gwamnan Jihar Ekiti Ayodele Peter Fayose ya kira ‘Yan Najeriya su cigaba da yi wa shugaban kasa Muhammadu Buhari addu’a domin ya samu sauki. Gwamnan yace akwai aiki na gyaran kasar a gaban shugaba...

View Article

AN GURFANAR DA NAFISA ABDULLAHI A KOTU wacce kuka sani da nafisa sai watarana

Ranar Jama’ar data gabata ne aka sa ran bayyanar Jaruma Nafisa Abdullahi gaban Kotu ta 33 dake zamanta a Unguwar Dorayi dake Birnin Kano. An dai gurfanar da Jarumar ne bisa zargin daina halartar ɗaukar...

View Article


FILMDIN DA ZEFI KASHE KUDI INJI ADAM A ZANGO

Fitaccen Mawaki kuma shahararren Jarumi Adam A. Zango ya baiya cewa a shekara ta 2017 fim 20 zai yi kawai, Fim 20 din sun hada dana wasu furudusas, yace guda 8 na kamfaninsa sannan 12 daga wasu...

View Article

ME YAKAMATA KAYI/KIYI DA DAMARKI DA ALLAH YA BAKU

YANDA YA KAMATA SHINE KAMAR HAKA…………………………………………………? na farko shine kula da addini tabbatar da sallah biyar a kowace rana na biyu shine temakon marayu da miskinai na uku kuma shine yawaita zumunci na...

View Article

YAN DA SHINKAFA YAFI FETUR A NAJERIYA

Yanzu da alama babu abinda ya fi damun talakar Nijeriya, kamar batun kayan abinci da tsadar sa, ko da ya ke dai gwamnatoci da dai dai kun mutane da dama a kasar na cewa an dade ba a yi noma musamman na...

View Article


SABUWAR WAKAR BUHARI DA YA FITO YAU…………………video karku sake abaku labari

The post SABUWAR WAKAR BUHARI DA YA FITO YAU…………………video karku sake abaku labari appeared first on MUJALLARMU.

View Article


GWAMNATI NA TANTAMAN FARA BIYAN TSAGERUN NAIJA DALTA

  A yayin da al’umomin yankin na zargin shugabanin yankin da tunzura matasa, wata kungiya mai fafutukar kare yankin na Niger Delta, mai suna Niger Delta Alliance, dake karkashin Madam Rita Lori, wata...

View Article

TAMBAYA TARA (9) AKAN SOYAYYA DA AMSAR SU

TAMBAYA?…… shin menene soyayya AMSA?…… soyayya wata abu ce da akan iya tsintan ta ba zato ba tsammani  TAMBAYA?…… to ya mutum yake kasancewa in ya tsinci kansa a cikin soyayya AMSA?…… hakika mutum yana...

View Article

DOKAN LUWADI DA FYADE

Gwamnatin jihar Bauchi ta kirkiro da dokoki da zai hukunta masu aikata munanan laifuka da suka hada da satar mutane, fyade, luwadi da madigo da kuma satar dabbobi. Dokar zata daure mutun tsawon rai da...

View Article

WATA ME CIKI TA KAI HARI A BARNO

Jami’an tsaro a Maidugiri da ke jihar Bornon Najeriya sun kashe wata mata da tayi yunkurin kai harin kunan-bakin-wake a birnin.   dan sandan jahar Victor Isuku ya fitar da cewa, “matar me kimanin...

View Article


Image may be NSFW.
Clik here to view.

TIRKASHI ABUBUWA HUDU NE ZASU IYA FARUWA DA SHIGAR SHUGABA BUHARI OFIS A YAU...

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa zai koma bakin aiki ranan Litinin, 13 ga watan Maris bayan ya dawo jinya daga kasar Birtaniya. Abubuwa 4 da zasu faru idan shugaba Buhari ya koma ofis...

View Article

Image may be NSFW.
Clik here to view.

AN KASHE FULANI 2 MAKIYAYA A KUDANCIN KADUNA

An kashe Fulani Makiyaya 2 a kudancin Kaduna – An kashe Fulani Makiyaya 2 a kudancin Kaduna, jihar Kaduna – Makiyayan yan shekaru 14 da 20 ne – An harbesu har lahira ne yayinda suke kiwo awakansu...

View Article


Image may be NSFW.
Clik here to view.

TSOHON GWAMNAN BABBAN BANKIN NIJERIYA YAYI TIR DA TSARE TSARE SHUGABA BUHARI...

Tsohon Gwamnan babban bankin CBN Farfesa Charles Soludo ya soki tsare-tsaren tattalin arziki na wannan Gwamnati. Soludo ya bayyana wannan ne a wani taro da aka yi domin gyara tattalin arzikin Najeriya....

View Article

Image may be NSFW.
Clik here to view.

BURATAI BAIDA KARFIN DA ZAI IYA DAKATAR DAMU-KUNGIYAR BIYAFARA

Buratai bai isa ya hana Biyafara ba- MASSOB – MASSOB tace babban hafan sojan Najeriya, Laftanan Janar Tuku Buratai bai isa ya hana fafutukan neman Biyafara ba – Buratai yace Biyafara ba zata yiwu a...

View Article


ALJAUNU DA FATALWA SUN KORI SHUGABAN KASA A FADAR SA

Kamar yadda jaridar kasar Brazil ta ruwaito, Temer ya baiwa al’ummar kasar mamaki a lokacin daya gudu daga fadar gwamnatin kasar tare da uwargidarsa da karamin yaronsa mai shekaru 7. Shugaban kasar ya...

View Article

YARA NA AURAR DA KANSU A BOYE A MAKARANTAR BAUCHI

Gwamnatin jahar Bauchi ta bada umurnin kulle wata makaranta a jihar bayan an gano cewa dalibai na aurar da kansu a boye. Umurnin kulle makarantan na kunshu cikin jawabin da mai taimakawa mataimakin...

View Article

Image may be NSFW.
Clik here to view.

BABU TABBACIIN RANAR DA SHUGABA BUHARI ZAI KOMA LANDAN DAN A CIGABA DA DUBA...

Fadar shugaban kasa ta ce har yanzu babu tabbacin ranar da shugaban kasa Muhammadu Buhari zai koma birnin Landan don ci gaba da magani. Fadar shugaban kasa ta ce shugaban kasa Buhari ya bayar da...

View Article
Browsing all 3050 articles
Browse latest View live


<script src="https://jsc.adskeeper.com/r/s/rssing.com.1596347.js" async> </script>